Page Nav

HIDE

Grid

GRID_STYLE

Allah Sarki Matar Nan Da Ta Haifi Doki A Garin Zaria Ta Hadu Da Wani Sabon Iftilai An Daina Siyan Abuncin Ta

Allah Sarki Matar Nan  Da Ta Haifi Doki A Garin Zaria Ta Hadu Da Wani Sabon Iftilai An Daina Siyan Abuncin Ta  An Wayi Gari A Yau An Dai N...

Allah Sarki Matar Nan  Da Ta Haifi Doki A Garin Zaria Ta Hadu Da Wani Sabon Iftilai An Daina Siyan Abuncin Ta 

An Wayi Gari A Yau An Dai Na Cikin Abinci Matar Da Akace Ta Haifi Doki A Dalilin Haifar Dokin Da Akace Tayi Hakan Shi Ya Jawo Mata Jamaa Suka Dai Na Siyan Abincin Ta Domin Abunda Ya Faru Da Ita Don Haka Ne Nutane Suke Ya Tofa Albarkacin Bakin Su Inda Suke Cewa

"Wasu mutane sun fara kyamarta. Wasu suna

ganin matsalar zata taba abincin da take siyarwa

ko kuma wanda ya yi mata asirin ya yi akan kayan

abincinta Tabdijam! Jaki fa ta haifa! Ni dai gaskiya tun daga

ranar da ta haifi jaki na ji ba zan samu natsuwa ba, ko da na siya abinci a wurinta. Saboda ina tsoron

abinda zai faru da ni. Kada ya zo abinda take

 magana akaz kan abincin

da take siyarwa.

                           

No comments