Page Nav

HIDE

Grid

GRID_STYLE

Hadi Gabon Ta Koka Akan Yadda Ake Gudanar Da Social Media A Nigeria

  Hadiza Gabon Ta Koka Akan Yadda Ake Gudanar Da Social Media A Nigeria Yanzu Yanzu Hadiza Gabon Jarumar Wasan Film Na Wasan Hausa Ta koka...

 
Hadiza Gabon Ta Koka Akan Yadda Ake Gudanar Da Social Media A Nigeria

Yanzu Yanzu Hadiza Gabon Jarumar Wasan Film Na Wasan Hausa Ta koka Akan Yadda jarumai Da Masu Dakaka Suke Yafiyar Da Rayuwarsu A Social media Inda Take cewa RAYUWA SOCIAL MEDIA AKWAI WAHALA



Ganin yadda Yadd take Jarumai Suke Dukar Kansu Da Kuma yadda Rayuwar Su Take kasancewa Wata irin Rayuwa Na dole Sai Mutum Yayi Taka Tsan Tsan Akan Yadda Zaka bayyana Raayin ka Sboda Shi wanda yayi Suna Ko Ya Daulaka magan kadan Yayi Si kaji Gari Ya Dauka Anata yamadidi Da Mutum Dole Sai Ya Sawa Bakin Sa Lin Zami

Inda Akan Wannan Magana Da Tayi Ta Samu Comment Na Tashin Hankali






DAFATAN XAKU BIYO MU DOMIN JIN  WASU LABARAN



No comments