Yanzu Yanzu Kiristoci Sun Gudanar Da Azumi Da Addu’o’i Akan Kisan Debora A yau ne Kiristoci maza da mata a ƙaramar Hukuman Tafawa Balewa...
Yanzu Yanzu Kiristoci Sun Gudanar Da Azumi Da Addu’o’i Akan Kisan Debora
A yau ne Kiristoci maza da mata a ƙaramar Hukuman Tafawa Balewa da ke Jihar Bauchi suka fara gudanar da azumi mai Zafi da addu’o’i a kan Dutsen Tafawa Balewa saboda kisan Deborah Samuel a Jihar Sokoto, suna roƙon Allah ya hukunta duk waɗanda suke da hannu a kan kisan nata da masu goya musu baya.
wannan Ya Biyo Banyan Sika Deborah Lahira Da Matasan Tafawa Balewa Na Sokoto Sukayi Yau Tum Wajan Kwana 5 Ko 6 shida Kenan ana Batun Deborah inda ake ganin wannan abunda tayi ba daidai bane A Addinin Mudulunci
Wanda Hakan Tundra Baba An Dan Hukuncin Hakan Amma






