Page Nav

HIDE

Grid

GRID_STYLE

An Yi Kira Ga Tinubu Da Ya Ɗauki Ganduje A Matsayin Mataimakin Shugaban Ƙasa A Zaɓen 2023

  An Yi Kira Ga Tinubu Da Ya Ɗauki Ganduje A Matsayin Mataimakin Shugaban Ƙasa A Zaɓen 2023  Daruruwan masoya ɗan takaran kujerar shugab...

 

An Yi Kira Ga Tinubu Da Ya Ɗauki Ganduje A Matsayin Mataimakin Shugaban Ƙasa A Zaɓen 2023 

Daruruwan masoya ɗan takaran kujerar shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Tinubu, sun buƙaceshi ya zaɓi Gwamna Abdullahi Ganduje matsayin mataimakinsa inda ya lashe zaɓen fidda gwani.


Shin ko kuna goyon bayan hakan?

No comments