Malam Ali Yanemi Afuwa Kan Zagin Da Ya yiwa Rayya Kwana Chasa'in Akarshe dai Jarumi Kuma mawaki Abdul saheer da aka fi sani da Ma...
Malam Ali Yanemi Afuwa Kan Zagin Da Ya yiwa Rayya Kwana Chasa'in
Akarshe dai Jarumi Kuma mawaki Abdul saheer da aka fi sani da Mallam Ali na shirin kwana chasa'in ya fito yanemi afuwar al'ummardamu
ulmi da masoyan sa kan sautin muryar sa da aka ji yana ta kunduma ashariya inda ya fiyo Tabada hakuri dukda rai ya baci'amma hakan da yaybai dai daiba
Mallam Ali ya tabbatar da wannan sakon ban hakuri ba da kowa yake ba face masoyan sa inda ya yi ta jaddada hakan a cikin videon yana cewa da iya masoya na nake da iyaye na dan basu min tarbiyyarasharba da kana ya kara da cewa abin ya karadenshafukan sada zumunta ne kasancewar ba'a saba jin sa yana irin wannan Zagin na kutuntuma asharba da anji yasaba dama da ba Wanda zai damu
Read also: The Latest Interview About Safaa Safara'u Kwana Casa'in
Kamar yadda ya fada tabbas an yi mamakin jin sa da irin wannan ashariya akaro na farko tun bayan da ya shahara wanda hakan yasa aka yi ta maganagnu marasa dadi akanshi da nuna rashin dacewar abin da yayi amma bayan ya fito yayi bayanin abin da ya hada sai wásu suka yi masa uzurin cewa tabo shi
akayi dama dai hausawa kan ce in rai ya baci hankali ke nemo shi Allah yasa a kiyaye. gaba amin
No comments