Page Nav

HIDE

Grid

GRID_STYLE

Matashin da ke neman sauya rubutun Hausa da sabbin harufa

Matashin da ke neman sauya rubutun Hausa da sabbin harufa Ranar 26 ga watan kowane Agusta - irin ta yau ke nan - ne aka ware domin bikin Ran...

Matashin da ke neman sauya rubutun Hausa da sabbin harufa


Matashin da ke neman sauya rubutun Hausa da sabbin harufa


Ranar 26 ga watan kowane Agusta - irin ta yau ke nan - ne aka ware domin bikin Ranar Hausa.


Albarkacin wannan rana, mun tattauna da matashi Sadar Musa, wanda ya ƙirƙiri baƙaƙe da wasula na Hasua 37 sababbi fil.


Mazaunin unguwar Dala a birnin Kano na arewacin Najeriya, Sadar ɗalibin Hausa ne a Buɗaɗɗiyar Jami'a ta Ƙasa (National Open University) a Najeriya.



Ads h