Page Nav

HIDE

Grid

GRID_STYLE

Rahama Sadau Tayi Allah Wadai Da Yanayin Da Shuwagabanin Nigeria Suke Mulki Inda Tayi Allah Ya Isa Zuwaga Shugabanin Nigeria Take Daukar Matakin Tsaro Da Sauran Alamura A KaSar

  Rahama Sadau Tayi Allah Wadai Da Yanayin Da Shuwagabanin Nigeria Suke Mulki Inda Tayi Allah Ya Isa Zuwaga Shugabanin Nigeria Take Daukar...

 

Rahama Sadau Tayi Allah Wadai Da Yanayin Da Shuwagabanin Nigeria Suke Mulki Inda Tayi Allah Ya Isa Zuwaga Shugabanin Nigeria Take Daukar Matakin Tsaro Da Sauran Alamura A KaSar

Yanzu Yanzu mukaga Raham Sadau Ta Wallafa Wani Rubutu A Shafinta Na Twitter Inda Take Cewa A Turanci Nigeria Is A Fail State Our Leader Have Fail Us Allah Ya isa Allah Ya Isa

Inda Daka Dukan Alamu Jarumar Ta Fusata Yadda Abubuwa Suka Tabarbare A Kasar Shine Mai Yiwu Wa Ya Saka Wannan Magana Sannan Kuma Kara Da Wasu Maganganun Na Rashin Jin Dadin Yadda Aka Kowa Yake Mulki Yadda So Babu Wani Mai Fada Aji Ko Kuma Mai Daukar Mataki


Ads h